Muassasar alhasanain (a.s)

Makaloli

Fikihu Da Usul
WATAN RAMADHANA MAI ALFARMA

WATAN RAMADHANA MAI ALFARMA

Ruwayoyi masu yawa sun zo a kan falalar wannan watan mai albarka, hakika Allah Ta`ala ya cika shi da dumbin falaloli domin ya zama cikakkiyar dama a gare mu, mu masu  zunubai, shi ne watan da dararen sa suka  fi kowane dare, awoyin sa suka fi kowace awa, hakika Allah ya kira mu zuwa liyafarsa a cikin sa, kuma an sanya mu a cikin sa daga cikin ma`abota karamcin ubangiji. Numfashinmu a cikinsa tasbihi ne, barcinmu kuma ibada ne, ayyukanmu ababbna karba ne, kuma addu`o`in mu ababn amsawa ne.

Manzo Da Alayensa
BABBAR FITINA 5

BABBAR FITINA 5

“Ya ku mutane! Ashe ba ku san cewa Manzon Allah (s.a.w) ya amince da shahadata ni kadai (ba tare da wani mutum dai karfafata) ba? Sai suka ce na’am, sai ya ce: To ku shaida cewa naji Manzon Allah (s.a.w) yana cewa: Ahlubaiti su ne masu bambance gaskiya da karya, su ne shugabannin da ake riko da su, hakika na isar

Manzo Da Alayensa
BABBAR FITINA 4

BABBAR FITINA 4

Ya Ababakar, ka dawo daga zaluncinka, ka tuba wa Ubangijinka, ka lizimci gidanka ka yi kuka saboda zunubinka, kuma ka mika lamarin ga ma’abucinsa wanda ya fi ka dacewa a kansa. Don kuwa kai kanka ka riga da ka san nauyin da Manzon Allah (s.a.w)

Mutane
RAYUWAR MIKDAD

RAYUWAR MIKDAD

Auren Mikdadu dan Aswad : Imam Ridha yana cewa jibril ya sauka wajen Manzon Allah (s.a.w) ya fada masa cewa Allah ya aiko maka da sallama (yana gaishe ka) sannan ya ce: saurayi da budurwa tamkar ‘ya’yan itaciya suke duk lokacin da ‘ya’yan itaciya suka nuna ya zama lalle a thinke su a cinye in ba haka ba zafin rana zai lalata su, idan aka aurar da saurayi da budurwa zasu kubuta daga farna da fitina. Bayan haka ta faru sai Manzo (s.a.w) ya hau mimbari ya isar wa da al’umma maganar Allah Ta'ala kuma ya gaya musu abin da jibril ya isar, sai suka tambayi Manzo (s.a.w) da suwa za’a hada mu? Su wa zamu aura? Sai Manzon Allah (s.a.w) ya ce mumin

Manzo Da Alayensa
BABAR FITINA 3

BABAR FITINA 3

an take Abubakar ya dimauce, idanuwan wadanda suke wajen suka koma ga jikan Manzon Allah (s.a.w) kuma sanyin idonsa cikin mamaki da jin kunya. Halifa Abubakar ya fahimci hatsarin da yake ciki, don haka cikin kankan da kai sai ya ce:

Manzo Da Alayensa
BABBAR FITINA 2

BABBAR FITINA 2

Imam Ali (A.S) Ya Ki Amincewa Ya Yi Mubaya’a Shi kuma a nasa bangaren Imam Amirul Muminin Ali (a.s) ya ki yin mubaya'a wa Abubakar saboda yana ganin mubaya'ar da aka yi wa Abubakar a matsayin take masa hakkinsa. Saboda yana da yakinin da babu komai kashin shakka cikinsa cewa matsayinsa ga halifanci tamkar matsayin ginshiki ne ga gini – kamar yadda ya fadi – bai taba tunanin wadannan mutane za su yi gasa da shi kan halifanci ba ko kuma kwace shi daga gare shi, kamar yadda ya bayyana a fili yayin wata tattaunawa da ta shiga tsakaninsa da baffansa Abbas, yayin da ya ce masa

Manzo Da Alayensa
BABBAR FITINA 1

BABBAR FITINA 1

Babu wani marubuci, komai kwarewarsa wajen fahimtar abubuwan da suka faru a tarihi, da zai iya fahimtar hakikanin abin da ya sami al’ummar musulmi bayan wafatin Annabi (s.a.w) sama da yadda da yadda Alkur’ani mai girma ya bayyana hakan. Allah Madaukakin Sarki na cew

Manzo Da Alayensa
AHLULBAITI (A.S) A KUR'ANI DA HADISI 3

AHLULBAITI (A.S) A KUR'ANI DA HADISI 3

  . “ Ibn Haska ya yi qarya Allah Ya la’ance shi, kaiconka lalle ni ban sanshi cikin mabiyana ba, Allah Ya la’ance shi. Na rantse da Allah ba a aiko Muhammad da sauran Annabawan da suka gabace shi ba sai da….salla da zakka da azumi da hajji.

Manzo Da Alayensa
AHLULBAITI (A.S) A KUR'ANI DA HADISI 2

AHLULBAITI (A.S) A KUR'ANI DA HADISI 2

An ruwaito halifa Abubakar yana cewa: “Na ga Manzon Allah (s.a.w) ya kafa wata haima ya jingina da ita a cikin haimar akwai Ali da Fatima da Hasan da Husain sai ya ce: Ya ku jama’ar musulmi ina zaman lafiya da wanda ya zauna lafiya da waxanda suke cikin wannan haimar, kuma mai yaqi da wanda ya yaqe su, mai qaunar wanda ya miqa musu wuya (wanda ya so su), babu mai sonsu sai mai halaltattun iyaye, sannan ba mai qinsu sai haramtattun iyaye, wanda ba xan halal ba [1] ”.

Manzo Da Alayensa
AHLULBAITI (A.S) A QUR'ANI DA HADISI

AHLULBAITI (A.S) A QUR'ANI DA HADISI

Manzon Allah (s.a.w) ya sanya garkuwa don kare al’ummar daga fitina da bata a bayansa su ne kuwa Ahlubaitinsa, magada iliminsa, masu yada hikimarsa sannan mafiya imanin al’ummarsa da shiriya da kyawawan dabi’u. Ya tarbiyatar da su tsoron Allah, tsantsaini da riko da Musulunci. Alkur’ani mai girma da hadisan Ma’aiki (s.a.w) cike suke da bayanan falalolinsu da matsayinsu mai girma. Ga wasu daga cikinsu da suke da alaka da abin da muke magana a kai:

Ku yi bayanin Ra'ayinku

Ra'ayoyi Masu Dubawa

Babu wani Raayi
*
*

Muassasar alhasanain (a.s)