Muassasar alhasanain (a.s)

Manzo Da Alayensa

BABBAR FITINA 5

BABBAR FITINA 5

“Ya ku mutane! Ashe ba ku san cewa Manzon Allah (s.a.w) ya amince da shahadata ni kadai (ba tare da wani mutum dai karfafata) ba? Sai suka ce na’am, sai ya ce: To ku shaida cewa naji Manzon Allah (s.a.w) yana cewa: Ahlubaiti su ne masu bambance gaskiya da karya, su ne shugabannin da ake riko da su, hakika na isar

Bayanai

BABBAR FITINA 4

BABBAR FITINA 4 Ya Ababakar, ka dawo daga zaluncinka, ka tuba wa Ubangijinka, ka lizimci gidanka ka yi kuka saboda zunubinka, kuma ka mika lamarin ga ma’abucinsa wanda ya fi ka dacewa a kansa. Don kuwa kai kanka ka riga da ka san nauyin da Manzon Allah (s.a.w)

Bayanai

BABAR FITINA 3

BABAR FITINA 3 an take Abubakar ya dimauce, idanuwan wadanda suke wajen suka koma ga jikan Manzon Allah (s.a.w) kuma sanyin idonsa cikin mamaki da jin kunya. Halifa Abubakar ya fahimci hatsarin da yake ciki, don haka cikin kankan da kai sai ya ce:

Bayanai

BABBAR FITINA 2

BABBAR FITINA 2 Imam Ali (A.S) Ya Ki Amincewa Ya Yi Mubaya’a Shi kuma a nasa bangaren Imam Amirul Muminin Ali (a.s) ya ki yin mubaya'a wa Abubakar saboda yana ganin mubaya'ar da aka yi wa Abubakar a matsayin take masa hakkinsa. Saboda yana da yakinin da babu komai kashin shakka cikinsa cewa matsayinsa ga halifanci tamkar matsayin ginshiki ne ga gini – kamar yadda ya fadi – bai taba tunanin wadannan mutane za su yi gasa da shi kan halifanci ba ko kuma kwace shi daga gare shi, kamar yadda ya bayyana a fili yayin wata tattaunawa da ta shiga tsakaninsa da baffansa Abbas, yayin da ya ce masa

Bayanai

BABBAR FITINA 1

BABBAR FITINA 1 Babu wani marubuci, komai kwarewarsa wajen fahimtar abubuwan da suka faru a tarihi, da zai iya fahimtar hakikanin abin da ya sami al’ummar musulmi bayan wafatin Annabi (s.a.w) sama da yadda da yadda Alkur’ani mai girma ya bayyana hakan. Allah Madaukakin Sarki na cew

Bayanai

AHLULBAITI (A.S) A KUR'ANI DA HADISI 3

AHLULBAITI (A.S) A KUR'ANI DA HADISI 3   . “ Ibn Haska ya yi qarya Allah Ya la’ance shi, kaiconka lalle ni ban sanshi cikin mabiyana ba, Allah Ya la’ance shi. Na rantse da Allah ba a aiko Muhammad da sauran Annabawan da suka gabace shi ba sai da….salla da zakka da azumi da hajji.

Bayanai

AHLULBAITI (A.S) A KUR'ANI DA HADISI 2

AHLULBAITI (A.S) A KUR'ANI DA HADISI 2 An ruwaito halifa Abubakar yana cewa: “Na ga Manzon Allah (s.a.w) ya kafa wata haima ya jingina da ita a cikin haimar akwai Ali da Fatima da Hasan da Husain sai ya ce: Ya ku jama’ar musulmi ina zaman lafiya da wanda ya zauna lafiya da waxanda suke cikin wannan haimar, kuma mai yaqi da wanda ya yaqe su, mai qaunar wanda ya miqa musu wuya (wanda ya so su), babu mai sonsu sai mai halaltattun iyaye, sannan ba mai qinsu sai haramtattun iyaye, wanda ba xan halal ba [1] ”.

Bayanai

AHLULBAITI (A.S) A QUR'ANI DA HADISI

AHLULBAITI (A.S) A QUR'ANI DA HADISI Manzon Allah (s.a.w) ya sanya garkuwa don kare al’ummar daga fitina da bata a bayansa su ne kuwa Ahlubaitinsa, magada iliminsa, masu yada hikimarsa sannan mafiya imanin al’ummarsa da shiriya da kyawawan dabi’u. Ya tarbiyatar da su tsoron Allah, tsantsaini da riko da Musulunci. Alkur’ani mai girma da hadisan Ma’aiki (s.a.w) cike suke da bayanan falalolinsu da matsayinsu mai girma. Ga wasu daga cikinsu da suke da alaka da abin da muke magana a kai:

Bayanai

Sanin Imam Mahdi

Sanin Imam Mahdi An ce ana ce masa Mahadi ne saboda shi ne zai shiryar da mutane zuwa ga gaskiya, kuma ana ce masa ka’im domin shi ne zai tashi da yaki, kuma ana cewa da shi muntazar domin ana sauraron zuwansa, kuma ana ce masa bakiyyatul-Lahi domn shi ne ya rage daga cikin hujjojin Allah a bayan kasa. Kuma hujja yana da ma’anar mai sheda ga bayi

Bayanai

Annabta 2

Annabta 2 {Waye zai yi ceto a wajen Allah, ai sai bayan Allah ya bada izini}. ( [2] ) Idan wasu ayoyi sun kare ceto kamar: (Tun kafin wata rana ta zo wacce babu ciniki, ba soyayya ba ceto) ( [3] ) , to ana nufin ceton da ba izinin Allah, ko ceton wanda bai kai matsayin yin ceto ba; domin ayoyin Kur’ani - kamar yadda muka fada - wasu sashi suna fassara sashi. Tabbas mun hakikance mas’alar ceto tsari ne mai muhimmanci na tarbiyyar dai-daikun mutane,

Bayanai

Annabta

Annabta Mun kudurce cewa babban abin alfahari a wajen Annabawa (AS) shi ne kasancewar su bayin Allah masu yi masa biyayya, don haka ne kullum a sallolin mu na yau da gobe muke mai-maita kalmar ‘ash’hadu anna Muhammadan Rasulullah, wa ash’hadu anna Muhammadan abduhuu wa rasuluhu’.

Bayanai

Fifita Wasu da gabatar da su a Kanmu

Fifita Wasu da gabatar da su a Kanmu Yawancin abin da ya sanya al'ummarmu ci baya a wannan zamanin ya taso ne daga rashin wannan halayya mai kyau ta gari, kuma abin da ya sanya al'ummar farko da ta tare a gefen Manzon Allah (s.a.w) samun dacewa shi ne fifita wasu a kanta, don haka ne ma aka samu cigaba. Kuma Allah madaukaki ya yi yabo game da wannan hali da mutanen da suka sifantu da shi a fadinsa cewa: "Suna fifita wasu a kan kawukansu koda kuwa su suna da bukata"

Bayanai

Dukiya Da Hukuncinta

Dukiya Da Hukuncinta Magana kan dukiya wani abu ne mai muhimmanci matuka domin tana nuna mana hanyar da ake samun asasin tafiyar da lamurran rayuwar mutane. Musamman da yake dukiya ta zama ma’auni na musayan abubuwan rayuwa da ake iya mallaka bisa yardar bangarori biyu na mutane. Kuma ana iya mallakar dukiya ta hanyar gado, ko kyauta, ko saya, da sauran hanyoyin da shari’a ta yarda da su

Bayanai

Tarbiyyar Yara

Tarbiyyar Yara Saboda haka mutum ba ya wadatuwa gabarin wannan dabi’a da zata kare ayyukansa, ta kuma tsarkake tunaninsa, da kuma bayar da gudummuwar nisantar da kai daga ayyuka marasa kyau, domin ba komai ne ya sa aka halicci mutum ba sai domin ya samu daukaka zuwa ga kamala, da kuma gina al’ummar da adalci da taimakekeniya zasu zama su ne suke jagorantar ta domin kariya daga zalunci da fasadi.

Bayanai

Ruwayoyin Karya Da Aka Kirkiro

Ruwayoyin Karya Da Aka Kirkiro Sanin hakikanin kowace akida yana bukatar koma wa littattafan ma'abota wannan akidar domin sanin inda ta samo asali. Don haka ne ya kamata mu yi bincike a cikin Buhari da Muslim domin sanin me suka kunsa don sanin tasirin da suka yi a akidar wasu musulmi, da tantance abin da yake dacewa da koyarwar Kur'ani mai daraja da wanda ya saBa masa. Ruwayoyin da ake karBowa daga annabin rahama sun fuskanci neman jirkita su a hannun wasu mutane marasa amana ko wadanda suke kuskure ba tare da sani ba. An fara yi wa annabi karya tun lokacinsa ne sai ya dauki matakai don dakatar da wannan lamari mai hadari. Ya sanya dokokin tace ruwayar gaskiya da ta karya wacce da an bi ta, da lamarin ruwaya bai Baci ba.

Bayanai

Wanen Halifan Annabi (s.a.w)2

Wanen Halifan Annabi (s.a.w)2 Ga wani bayani akan zuhudun sa a wata wasika da ya rubutawa Usman bn Hanif: ( Ku saurara! Ga ko wace al’umma akwai shugaba wanda ake binsa kuma ake haskaka da hasken  ilimin sa, ku saurara!! Tabbas  wannan shuban na ku   ( yana nufin shi da kansa) hakika tsufaffin riguna biyu ya mallaka a Duniyar ku, kuma bashi da abinci sai busashiyar Gurasa. ((الا وان لكل مأموم اماما يقتدى به ويستضى ء بنورعلمه, وان امامكم هذا قد اكتفى من دنياكم بطمرية ومن طعمه بقرصيه))(14) . Duba kaga yanda shugaba na Allah yake.

Bayanai

Wanen Halifan Annabi (s.a.w)

Wanen Halifan Annabi (s.a.w) Sai dai karan bani gigiwa da rashin sanin maslaha irin ta Mutane tasa mun shiga wani  abu daban sabanin hakikar manufar halittar mu, haka kuma mutum ya kasa gane Ubangijinsa da yayi masa ni’ima balantana ya gode masa akan ni’imar da yayi masa, mai makon haka ma sai ya jefa kansa cikin halaka. Daga cikin abu mafi wahala a rayuwar dan Adam shine karbar gaskiya wacce a mafi yawan lokuta maslahar rayuwarsa ce .

Bayanai

TABIYYA A MUSULUNICI

TABIYYA A MUSULUNICI  mai tarbiya na farko cikin duniyar halitta da dabi'a da abin da ke qunshe bayanta shi ne Allah matsarkaki , haqiqa shi ne ubangijin talikai, haqiqa kalmar رب da abubuwan aka keto daga gare ta sun zo cikin qur'ani har kusan wurare (980) qur'ani ya tattaro mutanen farko da wanda za su zo daga baya haqiqa shi qur'ani ya tattara dukkanin abinda ke cikin littafan sama da addinan ubangiji, shi littafi ne mai gadi kan littafan sama  da qasa, shi ya tattara dukkanin iliman magabata da wanda za su zo daga baya, sannan an tattara abin da ke cikin qur'ani cikin surar fatiha, surar ta fara da fadinsa madaukaki: الحَمْدُ للهِ رَبِّ العَالَمِينَ [1] 

Bayanai

Haihuwar Annabi Isa (A.S)

Haihuwar Annabi Isa (A.S) Shin halittar Annabi Isa (a. s) ba tare da Uba ba, ba za a kidaya shi a matsayin abu ne mai babbar kima ba, kuma fifiko ne? to idan haka al'amarin yake, me yasa wannan fifikon bai samu ba ga mafi daukakar halittu, wato Manzon mafi girma, Annabi Muhammad sallal lahu alaihi wa alihi wa sallam. ?

Bayanai

HUJJOJI KAN MAULUDI

HUJJOJI KAN MAULUDI A Wannan Bahasi Mai Take (Hujjojin Yin Mauludi) na ke so in kawo kadan daga cikin dalilan yin Mauludi, amma kafin nan zan so in fara da kawo dalilan da wadanda ba sa yin Mauludin suke kafawa, na rashin inganci ko ma haramcin yin Mauludin a gurinsu.

Bayanai

Ku yi bayanin Ra'ayinku

Ra'ayoyi Masu Dubawa

Babu wani Raayi
*
*

Muassasar alhasanain (a.s)